Latest
Bincike ne kadai zai bayyana dalilin hatsarin jirgin Air India da ya kashe mutum 241. Masana na zargin gazawar inji, karo da tsuntsaye, ko matsalar fuka-fukai.
Trump ya nesanta Amurka daga harin Isra’ila kan Iran, ya gargadi Tehran da kada ta kai hari, yana cewa za a mayar da martani mai tsanani a kai yau Lahadi.
Taron shugabanni da masu ruwa da tsaki na APC a Arewa maso Gabas a Gombe ya rikide, bayan kan goyon bayan zaben Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya bude da azuzuwan koyar da tubabbun 'yan bindiga. Ta bayyana cewa za ta samar da malamai wadanda za su gudanar da aikin.
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni a Najeriya, Barista Solomon Dalung ya bayyana cewa yan siyasa dake komawa jam'iyyar APC na gujewa bincike ne kawai.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa shugaban kungiyar CAN na jihar Filato, Rabaran Polycarp Lubo, ya rasu a wani asibiti da ke Jos bayan rashin lafiya.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tare da wasu tsofaffin gwamnonin PDP guda uku.
Wasu gungun matasa sun fito kan tituna domin gudanar da zanga-zangar nuna adawa da matsalar rashin tsaro a jihar Benue. Sun bukaci ta gaggauta shawo kan matsalar.
Sheikh Abdallah Mahmud Adam daga Yobe ya bayyana goyon bayansa ga Iran duk da bambancin aƙida, yana mai cewa yanzu Musulunci ne ke gaba da komai.
Masu zafi
Samu kari