Latest
Jami'an tsaro sun samu nasara kan wasu miyagun 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sun ceto mutanen da aka yi garkuwa da su bayan sun tare su a kan hanya.
Rahotanni sun nuna cewa kimanin mutum 300 ciki har da sojoji sun rasa rayukansu a wani mummunan haru da ƴan bindiga suka kai kauyuka 2 a jihar Benuwai.
Yayin da ake ci gaba da hallaka yan bindiga, rikakken ɗan ta'adda, Ado Aliero ya gayyaci zaman sulhu a karamar hukumar Danmusa da ke jihar Katsina.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah ya yi wa Garba Mustapha, wani da ake dab da ɗaura aurensa rasuwa sakamakon hatsarin mota a hanyar zuwa wurin ɗaura aure.
Farfesa Wole Soyinka ya bukaci Bola Tinubu ya kaddamar da bincike kan kisan Kudirat Abiola, Bola Ige da Dele Giwa duk da karrama su da ya yi da lambar yabo.
Tsohon babban jigo a jam'iyyar adawa ta LP, Kenneth Okonkwo, ya fito ya kwance dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, zani a kasuwa.
A labarin nan, za a ji cewa harin da Israila ta kai kasar Iran ya jawo asarar rayukan manyan dakarun tsaron kasar, daga ciki har da masu tsattsauran ra'ayi.
A labarin nan, za a ji cewa masana tsaro na sauran mazauna jihar Kano sun bayyana fargaba a kan yadda lamarin fashin waya ke kara kamari da daukar rayuka.
Sheikh Lawan Abubakar Shu'aib Triumph ya shawarci al'umma bayan rashin daraja da cin mutuncin da aka yi wa Alhaji Aminu Dantata a lokacin bukukuwan Sallah a Kano.
Masu zafi
Samu kari