Latest
Sarkin Bauchi, Rilwani Sulaiman Adamu, ya dakatar da Wakilin Birnin Bauchi, Yakubu Shehu Abdullahi, a kan rashin da'a ga sarki da kuma shigar alfarmar da yayi.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun kai wani sabon hari ofishin yan sanda a jihar Delta, inda suka ƙona ginin ofishin, suka yi awon gaba da makamai.
Tsohon shugaban ƙasa, Ibrahim Badamasi Babangida, ya baiwa gwamnatin tarayya shawara kan ta sake bayad da horo ga jami'an sojin tare da siyo makaman zamani.
An yanke wa Musulmi 29 hukuncin kisa saboda yin rikici a filin sallar Idi a Kinshasha, babban birnin Demokaraɗiyyar Kongo, inda ɗan sanda ɗaya ya rasa ransa.
A wani musayar wuta da aks yi tsakanin jami'an hukumar kwastan da wadu yan fasa kwauria garin Iseyin, yayi sanadiyyar mutuwar mutane shida da babu ruwansu.
Kasar Saudiyya ta yi magana game da halin da Falasdinawa ke ciki na yaki tsakaninsu da Isra'ila. Saudiyya ta ce ya kamata jami'an diflomasiyya su tinkari isra'i
Wani jigo a jam'iyyar APC ya bayyana yadda gwamnatin APC ta yi sanadiyyar ta'azzarar yunwa a fadin Najeriya. Ya ce yunwa ta fi Boko Haram illa a halin da ake ci
Gwanan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara jaddada matsayar ƙungiyar gwamnonin kudu cewa babu gudu babu ja da baya kan ƙudirin su na hana kiwo a yankin kudanci.
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
Masu zafi
Samu kari