Latest
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
Isra'ila ta harba roka kan gidan jagoran Hamas inda ta ruguje gidan jagoran kaca-kaca. An bayyana cewa, harin ya hallaka mutane da ba a tantance adadinsu ba.
A wani hari da Isra'ila ta kai yankin Gaza, yayi sanadiyyar mutuwar wata mata da 'ya'yanta. An ceto jaririn matar cikin wani katafaren gini da ya ruguje akansu.
An ruwaito cewa, 'yan bindiga sun hallaka wani malamin addinin kirista a jihar Nasarawa, inda suka kuma harbe wasu mutane biyu da raunata da dama da harbin bind
Tsageru sun sace wani babban jami'in kwastam a kan hanyarsa ta zuwa aiki, sun kuma bukaci a biya su kudaden da suka kai N100m a matsayin fansa kafin su sako shi
Ma'aikatar harkokin cikin gida na kasar Afrika ta kudu ta sanar da cewa tana shirin kafa sabuwar dokar halastawa mata auren namiji fiye da daya kamar yadda maza
Dubban mutane sun hallara a bakin ofishin jakadancin Isra'ila don nuna kin jinin muzgunawa Falasdinawa da ake yi a Gaza. Sun fito su sama da 150,000 a kan titun
An kame wasu tsagerun Biafra da laifin kashe wani dan sanda tare da yin awon gaba da makaminsa. An kame mutane shida, an kuma tsare su suna jirian hukunci.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi magana da Shugaban Turkiyya game da muzgunuwa Falasdinawa. Recap Erdogan ya na cikin masu tir da abin da ke faruwa da Falastinawa
Masu zafi
Samu kari