Latest
Wani mutum mau suna Uziel Martinez ya bai wa mahaifiyar budurwar sa kyautar koda amma budurwar ta kare da auren wani saurayin bayan wata daya tak da hakan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jajantawarsa ga mutanen da suka yi kokari wajen ganin an kamo mutumin da ya sace daliba sannan ya yi mata kisan gilla.
Tsohuwar Sanata Ita Florence Giwa ta shawarci matan Najariya da cewa kada su zabi duk wani dan takarar shugaban kasa da bai zabi mace a matsayin mataimakiya ba.
Abdulmalik Mohammed Tanko, mai makarantar Noble Kids da ke Kwana a Kano ya kai wa iyayen Hanifa Abubakar, dalibar makarantarsa mai shekaru 5, ziyara bayan batan
Mutumin da ya kashe wannan yarinya 'yar makaranta ya bayyana adadin 'ya'yansa, ya kuma mika hakuri ga iyayen yarinyar. Ya bayyana inda ya kai kudin da ya karba.
Wata babbar kotu da ke kasar Italiya ta sanya dokar karar da bayi ya ke yi a cikin dare wanda tace hakan na cikin abubuwan da ke shiga hakkin bil’adama, The Gua
Jami'an yan sanda sun hana fusatattun masoya kona gidan dan kwallon Sierra Leone, Kei Kamara, a birnin Freetown bayan zubar da fenariti da ya sabbaba fitarsu.
Shugaban makarantar su Haneefa, ɗaliba yar shekara t da ya kashe, ya bayyana yadda suka yi fira da yarinyar har lokacin da ya bata guba ta sha kuma ta mutu.
Amurka - Wani sabon bincike ya nuna cewa shan wiwi na iya haifar da matsala a kwakwalwan dan Adam - musamman wajen tunani, yanke shawara da magance matsaloli.
Masu zafi
Samu kari