Latest
Mai kamfanin jaridan CrossRiverwatch, Agba Jalingo, a ranar Litinin ya bayyana irin azabtarwan da dakataccen dan sanda, Abba Kyari, yayi masa tare da yaransa.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, kuma shugaban rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote na Najeriya, ya zuwa ranar Laraba, 9 ga Maris, 2022 ya zama mutum na
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Anambra ta ceto wata mata da kawo yanzu ba a bayyana sunanta ba daga hannun fusatattun matasa a garin Aguleri a jihar
Ministan shari'a na Najeriya ya fitar da sambuwar matsayar shari'a kan batun Abba Kyari da Hushpuppi, inda yace sam bai gamsu Abba Kyari na da hannu ba a damfar
A yau Lahadi, 13 ga watan Maris ne aka daura aure a tsakanin babban furodusan masana’antar Kannywood, Abubakar Bashir Maishadda da jaruma Hassana Mohammed.
An gano Wasiu Dauda da Al-Ameen Ibrahim, kananan yara yan shekaru hudu da aka sace a unguwar Ijesha da ke Legas. Daily Trust ta rahoto cewa an gano yaran da ran
Wasu makusantan tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso suka ziyarci Ibrahim Shekarau a Abuja a ranar Alhamis domin lallaba shi ya dawo jam'iyyar PDP.
Wasu jiga-jigan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a karamar hukumar Obanliku a jihar Cross River su biyar sun sauya sheka zuwa Peoples Democratic Party.
Kwamitin shugabannin kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, za ta yi taro a yau Lahadi, The Punch ta rahoto. Za a yi taron ne a babban birnin tarayya Abuja
Masu zafi
Samu kari