Latest
Na kusa da shugaba Buhari, Sanata Abu Ibrahim ya ce Gwamna Fayemi da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ba za su iya tsayawa takara da Bola Tinubu ba.
Ministan Buhari ya kira taron gangawa domin shawo kan matsalar wutar lantarki da dumfaro kasar nan. Ya kira kamfanonin samar da wuta domin a samu mafita ga mats
Legit.ng Hausa ta yi tattaki a wannan makon zuwa babbar kasuwar jihar Legas domin jin ta bakin yan kasuwa kan farashin kayayyakin masarufi a halin da ake ciki.
Akwai alamu da ke nuna cewa jam’iyyar PDP na kokarin lallaba manyan tsoffin mambobinta da suka sauya sheka zuwa wasu jam’iyyun siyasa domin su dawo cikinta.
Akwai manyan ‘yan siyasan da ba su ce uffan a game da neman shugabanci ba. A nan, mun kawo jerin manyan 'ya 'yan PDP, APC da sauran jam'iyyu da za su yi takara.
A makon da ya shuɗe, yan ta'addan sun aikata barna masu muni na kashe 'yan Najeriya da suka haɗa da, sojoji, da yan sanda da yan bijilanti akalla mutum 103.
Jami’an NDLEA sun yi nasarar kama Ugochukwu Emmanuel Ekwem dauke da kayan shaye-shaye. An cafke Rabaren Ekwem ne a filin jirgin saman MMIA a Ikeja, jihar Legas.
Hukumar zaɓe mai zaman ƙanta ta ƙasa ta fitar da jerin sunayen yan takarar gwamna a zaben jihar Ekiti dake tafe ranar 18 ga watan Yuni. bayan karewar wa'adi.
Hukumar NDLEA ta kalubanci batun ba da belin Abba Kyari, inda hukumar tace tana tsoron Kyari ya tsere bayan samun beli daga kotun da ake shari'ar safarar kwaya.
Masu zafi
Samu kari