Latest
Kasar Saudiyya ta umarci jami'an diflomasiyyar Iran su fice cikin awa 24 bayan zargin kai hare-hare. Wannan ya kara dagula rikicin Amurka da Isra'ila da Iran.
Shugaba Donald Trump ya barazana kan tashoshin wutar Iran, yayin da rikicin ke kara tsananta bayan hare-haren da sojojin Isra'ila suka kai a kudancin Isra'ila.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa a shirye yake ya je Villa ya tattauna da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domij ci gaban kasa.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Bola Tinubu ya tabbatar da rabon shinkafa ta “Renewed Hope” ga al'umma a Arewa, amma lamarin jawo zarge-zarge kan bambancin da ake nuna wa tsakanin Kudu da Aewa.
Rahotanni sun nuna cewa an fara rana mai tsananin zafi a Yammacin Amurka a daidai lokacin da kasar ke yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran, an gargadi mutane.
Shugaban Iran ya bukaci ƙungiyar BRICS ta taka rawa wajen tabbatar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, ya zargi Amurka da Isra’ila kan hare-haren da suka kai.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta yi ikirarin harbin jirgin yakin Isra'ila. Isra'ila ta ce an yi yunkurin harbin jirgin.
A labarin nan za a ji cewa wani masanin halayyar masu aikata laifuffuka, Dr. Sulaiman Ishaq Muhammad ya shawarci gwamnati game da ƴan ta'adda a soshiyal midiya.
Masu zafi
Samu kari