Latest
Rikicin kafin aure ya tilasta wata matashiyar yar Najeriya, Ada Uburu ta soke aurenta da masoyinta David Okike ana saura kwanaki uku kacal a daura masu aure.
Malamain addinin Musulunci masu wa'azi guda shida sun rasa rayukansu a jihar Kano ranar Laraba sakamakon mumunan hadarin mota yayin dawowa daga wajen da'awa.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani game da kiran da dattawan Arewa suka yi na cewa ya kamata Buhari ya sauka idan ba zai magance tsaro ba a kasar nan.
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta tsige shugaban jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi bisa gano cewa ya saɓa sharuddan zaɓen PDP.
Sanatan APC daga jihar Goje ya kwankwaje 'yan mazabarsa da kyautar babura da keke napep. Ya bayyana dalilin yin wannan babbar kyauta ga 'yan mazabar tasa.
Karamin Ministan Ma'adinai da Cigaban Karafa, Dr Uche Sampson Ogah, ya sanar da cewa zai yi takarar gwamna a babban zaben 2023 da ke tafe. Jaridar Daily Trust t
Wani matashi ya shafe shekaru 10 a kwas din ya kamata ayi a shekaru 5 a ABU Zaria. Pharm. Abba Abubakar Santalee ya kammala karatu bayan shekara 10 ana abu daya
Gwamnan jihar Ekiti kuma shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, Kayode Fayemi, ya gana da Buhari kan niyyarsa ta tsayawa takarar kujwra lamba ɗaya a zaɓen 2023.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana irin halin da take ciki na ci gaba da tabbatar da an yi rajistar zabe. Ta ce kashi 45 na katunan zaben 'yan Najeriy
Masu zafi
Samu kari