Latest
Gwamnatin Najeriya ta kawo shirin EIBIC domin ba matasa horo da jari a fadin kasar nan. Za a kaddamar da shirin a birnin tarayya Abuja ranar Juma'a.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Dele Momodu ya yi kira ga jam'iyyar ADC ta ba dan Arewa tikitin takarar shugaban kasa a 2027, inda ya ce Atiku Abubakar ne zabin shi a zabe mai zuwa.
Wata mata a birnin Kano, Hafsatu Yusuf, ta haifi ‘yan biyar rigis a asibitin Murtala, inda gwamnatin jiha ta sanar da ɗaukar nauyin kulawa da su baki ɗaya.
Rundunar sojin saman Najeriya da dakarun kasar China sun yi wani taro a Abuja domin karfafa alaka a tsakaninsu. Sun gana ne a Abuja a hedkwatar NAF.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron DSS ta shige gaba inda aka ceto sakataren gudanarwa na Kibiya da ke jihar Kano bayan an sace shi da Saallah.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sauya ranar zuwa China domin ganawa da shugaba Xi Jinping saboda yakin da ya kaddamar tare da Isra'ila a Iran.
Rundunar 'yan sanda ta kama mutane hudu bisa zarginsu da hannu a damfar wani tsohon janar na sojan Najeriya da sunan ministan Abuja, Nyesom Wike a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta sanar da korar kwamishinan kasuwanci, Alhaji Shehu Wada Sagagi, ta ba shi umarni na ƙarshe a kan aiki.
Masu zafi
Samu kari