Latest
Gwamnatin jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule, ta yi martani kan rahotannin da ke cewa gwamnan ya gana da Atiku Abubakar a Saudiyya.
Jam’iyyar APC ta kammala shirin gudanar da babban taron ƙasa na 2026 a Eagle Square, inda wakilai fiye da 8,000 za su zaɓi sababbin shugabannin jam’iyyar yau.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi maertani kan karyata jita-jitar da ake yadawa cewa dakarunta na nuna sassauci ga ‘yan ta’adda fiye da wadanda suka zalunta.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun fafata sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Sojojin Isra'ila sun fuskanci matsala inda aka kashe wani daga cikinsu.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Rasha, Vladimir Putin ya na cin kasuwar yaƙin da Amurka da Isra'ila suka dauko da Iran ta fuskar tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa fitacce a ADC IG Wala ya bayyana kiran da jarumi Sadiq Sani Sadiq ke yi game da sake zaɓen Tinubu a matsayin nuna kishin kasa.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya fito ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun ya taka rawa a tuhumar da aka yi masa a mulkin Buhari.
Kasar Iran ta yi gargadin cewa duk otal-otal da ke daukar sojojin Amurka a yankin za su zama halastattun wuraren kai hare-hare yayin rikicin da ke gudana a yankin.
Gwamnatin Amurka na tuhumar wani mutum da dasa bam a sansanin sojin kasar da ke yaki da Iran. An ce mutum ya tsere zuwa kasar China bayan dasa bam din.
Masu zafi
Samu kari