Latest
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, ya ce burinsa na siyasa ya fi kasuwa a Arewacin Najeriya fiye da kowa.
Bayan samun nasara a zaɓen fidda gwani da kuma saɓanin da y ashiga tsakaninsu, gwamna Seyi Makinde na jahar Oyo ya aje mataimakinsa na yanzun, ya ɗauki wani.
Wani abin fashewa/bam da aka rahoto cewa mambobin kungiyar IPOB/ESN ne suka birne ya fashe, ya kuma yi wa mambobin kungiyar biyu mummunan rauni, rahoton NAN.
Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin musulunci, ya yi kira ga gwamnatin tarayya samar da ma'aikatar da lura da lamurran makiyaya don kawo karshen rikicinsu.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ta kammala gabatar da shaidu a shari'ar da take wa tsohon gwamnan jihar Plateau.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Larabar da ta gabata ya ce jam’iyyar APC mai mulki da PDP ba za su ci zaben 2023 ba, saboda ja
Bayan sanarwar da Buhari ya yi na cewa yana son ya zabi wanda zai gaje shi, ga jerin sunayen ‘yan takarar shugaban kasa na APC guda biyar da zai iya gabatarwa.
Tanko Rossi Sabo, deliget din jam'iyyar PDP wand ya koma gida da kudi makudai ya raba waa al'ummarsa tarin dukiyar a karamar hukumar Sanga ta jihar Kaduna.
Dan takaran Gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Mohammed Jajari, yace ya lashe zaben fidda gwani ne saboda al'ummar Borno.
Masu zafi
Samu kari