Latest
Shahararren mai garkuwa da mutanen nan watao Dogo Gide yace sai an cika masa burins na biyan N100m akan dalibai da malamnan makarantar Yawuri ta jihar kebbi
Matsalar ta'addancin yan fashin daji waɗanda gwamnatin Najeriya ta ayyana su a matsayin 'yan ta'adda ya yu sanadin rasuwar wasu 'yan kasuwa hudu a yankin Jibiya
Za a ji cewa ana sukar Gwamnan CBN a Najeriya domin sabon tsarin rage cire kudi zai kara yawan 'yan kashe wando, mutane miliyan 1.4 za su rasa sana'arsu a 2023.
Mutane sun shiga yanayin tashin hankali bayan sun wayi gari da wani labati mara daɗi wanda ya faru da wata matashiyar budurwa kuma ɗalibai jami'a a Jos, babban
Kwamitin da gwamnan APC ya kafa domin yakar 'yan daba a jiharsa ya jawo cece-kuce yayin da ya rusa ofishin kamfen na jam'iyyar APC. An fadi dalilin rusa shi.
Kungiyar arewa karkashin jagorancin Farfesa Usman Yusuf, Mahdi Shehu da Ladan Salihu sun sanar da cewar al'ummar yankin Arewa ba za su yi APC ba a zaben 2023.
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Ana zargin cewa wasu 'karnukan farautan APC sun sa wuta a ofishin yakin kamfen Jam'iyyar PDP a Jihar Gombe. Hakan ya jefa Alhaji Mohammed Barde a cikin matsala.
Dazu ne muka samu labari a shafin Facebook cewa wani daga cikin ‘yan tawagar motocin Atiku Abubakar ya tsere bayan gwabje motar Mai magana da yawun Bola Tinubu.
Masu zafi
Samu kari