Latest
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu yana cikin wani hali kan Kashim Shettima.
An samu sabanin ra'ayi tsakanin yan majalisar Amurka bayan sanarwar da Shugaba Donald Trump ya yi ta tsagaita wuta a yakinsa da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun nukiliyar Iran. Donald Trump ya bayyana cewa akwai aikin hadin gwiwa da Amurka za ta yi tare da Iran.
Shugaba Donald Trump ya zargi Najeriya da yada labaran karya kan martanin Iran kan tsagaita wuta, yana mai cewa rahoton da aka alakanta da CNN ba gaskiya ba ne.
A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
Gwamnatin Pakistan ta godewa kasashen da ta kira yan uwa, wadanda suka bada gudummuwa wajen kawo karshen yakin Amurka/Isra'ila da kasar Musulunci ta Iran.
Shugaba Donald Trump ya yi barazanar sanya harajin kashi 50 kan duk ƙasar da ke sayar wa Iran makamai yayin da ya ce za a hana Iran sarrafa sinadarin uranium.
A labarin nan, za a ji cewa Nafi'u Bala ya bayyana cewa babu abin da ya zai sa ya shi cefanar da ADC kamar yadda wadansu ke zargin ya karbo daga APC.
An tabbatar da rasuwaar Kadam Esther Imaguomwanruo, mahaifiya ga mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa bayan fama da jinya, tana da shekaru 95.
Masu zafi
Samu kari