Latest
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa kasarsa ba za ta zuba ido tana kallon Spain tana sukar manufofinta ba, za ta maida martani.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Gwamnatin jihar Bauchi ta tashi tsaye don dakile matsalar ayyukan 'yan bindiga. Gwamnatin ta rufe wasu kasuwanni da ake sayar da shanu a kananan hukumomi hudu.
Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan na ci gaba da fuskantar matsin lamba daga bangarori daban-daban, ana neman ya sauka daga mukamin kafin zaben 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana kansa a matsayin jagoran APC a Kano, yana mai cewa ba ya karkashin Abdullahi Ganduje duk da sauya sheƙarsa daga NNPP.
A labarin nan za a ji cewa Isra'ila ba ta damu da kiraye-kiraye da tir da kasashen duniya ke yi mata ba, tana ci gaba da kai hari kasar Lebanon ba kakkautawa.
A labarin nan, za a ji hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya, ta fara zurfafa bincike a kan wani tsohon dan majalisa da ake zargi da yada labarin karya kan tsaro.
Akalla mutane 24 sun mutu a harin Easter a Kebbi a kauyen Debe, yayin da maharan suka kona coci da masallaci, abin da ya kara nuna tsananin tabarbarewar tsaro.
Masu zafi
Samu kari