Latest
Shugaban Cuba Miguel Díaz-Canel ya ce a shirye yake ya mutu yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, sakamakon barazanar hari da killace mai da Amurka ta yi musu.
Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
A labarin nan za a ji cewa diyar Buba Galadima, Zainab ya bayyana irin nadamar da ta A CEWARTA, APC ta gaza cika alkawuran da ta dauka ga yan Najeriya.
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta sha yabo daga gwamnatin Donald Trump a Amurka kan hukunta 'yan ta'adda 386. Fadar shugaban kasa ta yi magana.
Birtaniya ta ƙi marawa Amurka baya kan shirin killace Iran a mashigar Hormuz yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, yayin da farashin mai ya haura dala 100.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa wani yaro mai shekaru 15, Tijjani ya amsa cewa da shi aka kai mummunan harin da ya kashe Birgediya Janar a jihar Borno
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Masu zafi
Samu kari