Latest
Najeriya da Ukraine na shirin rattaba hannu kan wata yarjejeniya na inganta harkar noma tsakanin kasashen biyu. Ana fatan Ukraine za ta gina wurin ajiyar hatsi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargadi sabbin jakadun kasashen waje cewa kada su yi katsalandan a babban zaben 2023, ya ce su yi aikinsu bisa kwarewa da bin doka.
Kotun kolin Najeriya a yau Juma'a ta yanke hukuncin karshe kan yunkurin iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha, na hana binciken kudi kansu.
Ministan shugaba Buhari Lai Muhammadu Yace yan adawa da makiya ne kawai zasu ce gwamnatin shugaba Buhari batai komai ba, amma yace shugaba Buhari yayi aiki
Matasan jam'iyyar APC na yankin arewa maso gabasa ne suka zargin dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar APC da yin watsi da su bayan an zabeshi.
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Shamsudeen Dambazau, 'dan majalisa mai wakiltar mazabar Takai da Sumaila, ya bayyana cewa Bola Tinubu ya na da tsananin lafiya duba da rawar Buga da ya kwasa.
Goodluck Adenomo, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, da dimbin magoya bayansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Edo.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na jihar Kano ya ja kunnen Gwamna Ganduje da babbar murya kan yi masa zagon kasa a zaben 2023 mai zuwa, yace zai yi matukar nadama.
Masu zafi
Samu kari