Latest
Wani matashi ya nuna fikirar da Allah ya yi masa ta hanyar kera wata kalar motar da ba a taba ganin irinta ba. Ya tuka ta aikin unguwarus, mutane sun yi mamaki.
Surukin Gwamnan Kano ya fadawa Kotu kayan da matarsa, Balaraba Ganduje ta shiga dida ta dauke. Nan da ranar 19 ga watan Junairun nan za a cigaba da shari’a.
Frank Quangrong ya zayyanawa kotu yadda ya yi ‘kuskuren’ kashe wanda yake kauna. Wannan mutumi ya ce bayan rasuwar masoyiyarsa ne ya fahimci shi ya kashe ta.
Wani abin bakin ciki ya faru a garin Minna, babban birnin jihar Neja inda wani direban tirela ya halaka jami'in NSCDC ya kuma fizgi motarsa ya tsere nan take.
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami'a ta bayyana lokacin da za ta fara siyar fom din jarrabawar UTME da kuma siyar da fom din shiga jami'a kai tsaye wato DE.
Wani dan arewa ya bayyana bukatar aure, zai ba da sadakin Naira miliyan daya da kuma karin N200,000 don rage mata radadin hana ta yin wasu bukukuwan bidi'a.
Malamin addini wanda ya yi hasashen cewa an yi wa kungiyar kwallon kafa na Chelsea asiri ya yi hasashen abubuwan da za su faru a zabukan Katsina, Abia da Taraba
Gabannin babban zaben shugaban kasa na 2023, Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya ce sai Inyamurai sun zabe shi sannan ya yi masu aiki.
Peoples Redemption Party (PRP) ta sanar da Cyrus Johnson a matsayin wanda zai maye gurbin tsohon dan takarar gwamnan Ogun, wanda Allah ya yi wa rasuwa a baya.
Masu zafi
Samu kari