Latest
Yayin da ake daf da gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, tsohuwar shugabar matan jam'iyyar PDP da magoya bayanta sun watsar da jam'iyyarsu inda suka shigo APC.
Jami'an tsaro sun damke masu ɗaukar nauyin telolin da ke dinka tutocin Rasha a Kano, hukumar DSS ta ce har yanzu tana kan bincike kan lamarin na cin amanar ƙasa
Haramtacciyar kungiyar 'yan awaren IPOB ta bukaci gwamnatin Najeriya ta ba ta damar kada kuri'a domin tabbatar da matsayarsu a cikin kasar nan da kansu.
Iyalan wani matashi dan shekara 25 mai suna Bashir Muhammad sun nemi gwamnati da ta yi masu adalci tare da bin kadin jinin dan uwansu da jami'an tsaro suka kashe.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi magana kan jawabin da Bola Ahmed Tinubu ya yi a ranar Lahadi kan zanga zanga da aka fara a Najeriya, ta ce bai ba Arewa muhimmanci ba
Shekaru 15 da Sheikh Hasina ta yi a matsayin Firaministar Bangladesh ya zo karshe a ranar litinin yayin da yi murabus inda kuma sojoji suka karbi mulki.
Jigon jam'iyyar APC ya shawarci Bola Tinubu kan abin da ya kamata ya yi kan masu daga tutucin Rasha yayin da ake cigaba da zanga-zangar tsadar rayuwa a kasar.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ba shugaba Bola Tinubu shawarin dawo da tallafin man fetur a Najeriya.
Jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara ta yi tir da harin da wasu ƴan daba suka kai dakatariyarta da ke Gusau, babban birnin jihar, sun lalata muhimman kayayyaki.
Masu zafi
Samu kari