Latest
Nasarorin da rundunar 'yan sandan Kano ke bayyanawa, musamman ta fuskar cafke barayin lokacin zanga-zanga ya jawo barazanar kawo karshen rayuwar kakakin rundunar.
Zinariya wata kadara ce mai kima wacce za ta iya inganta ajiyar kudin ketare, rage dogaro ga rancen kasashen waje. Mun tattaro kasashe 10 mafi samar da shi a Afrika.
Jam'iyyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Kogi da magoya bayan APC ta yin taron bikin murnar samun nasara a shari'ar zaben gwamnan jihar tun gabanin kotu ta yi hukunci.
Gwamnan jihar Bauchi ya roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta kawo dauki kan hanyar Kano zuwa Maiduguri da ruwan sama ya lalalata a karamar hukumar Katagum.
Rahoton da OPEC ta fitar na watan Yuli ya nuna cewa matatar man Dangote na shirin zama karfen kafa ga masana'antar man Turai yayin da za ta girgiza duniya.
Kwale kwale ya yi hatsari da wasu mutum 20 a lokacin da suke kokarin tsallaka kogin Gamoda a karamar hukumar Taura da ke jihar Jigawa. 'Yan sanda sun magantu.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nassarawa ya bayyana takaici yadda yara masu karancin shekaru suka fito zanga-zanga wadanda mafi yawansu almajirai ne.
Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Afirka (CAF) Issa Hayatou rasuwa. An ce ya rasu bayan fama da rashin lafiya yayin da zai cika shekara 78.
Dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa ya fusata bisa yadda takwaransa mai wakiltar Kiru da Bebeji, AbdulMumin Jibrin Kofa ya zarge shi da kisan kai.
Masu zafi
Samu kari