Latest
Bayan da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta nada Bruno Labbadia a matsayin kocin Super Eagles, Legit Hausa ta tattaro wasu muhimman bayanai game da sabon kocin.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya yi watsi da zaben fitar da gwani da tsagin APC mai biyayya ga Philip Agbese ya yi wanda ya ki bin umarnin Abdullahi Ganduje.
Sanata Abdul Ningi da ke wakiltar Bauchi ta Arewa ya yabi Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan irin shugabancinsa da kuma fifita bukatun al'umma fiye da na shi.
Yan sanda sun kama wani matashi da ake zargi ya yi luwadi da almajirinsa a Bauchi. Malamin ya dauko yara biyu daga jihohin Kano da Katsina ne zuwa Bauchi.
Bayan murabus din Finidi George daga jagorantar Super Eagles, Hukumar NFF a Najeriya ta nada sabon kocin Super Eagles daga kasar Jamus mai suna Bruno Labbadia.
Ana zargin hakimin da ke kula da wasu yankuna a jihar Kano wanda Sarki Sanusi II ya nada shi ya sallami dagatai guda uku daga sarauta da ake ganin ya saba ka'ida.
Yan sanda sun gurfanar da hadimin Sanata Aminu Waziri Tambuwal, Shafi'u Tureta bayan yada bidiyo da ke nuna gwamnan na kokarin hada kalmomin Turanci da kyar.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta da masaniya game da labarin da ke yawo cewa ƴan bindiga sun sace mutane 150 a Gobir.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya gatgaɗi shugabannin Afirka da su tashi tsaye su tunkari ƙalubalen da suka addabi matasa tun kafin lokaci ya ƙure.
Masu zafi
Samu kari