Latest
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Aliko Dangote ya ce har yanzu bai yanke hukunci kan yadda farashin man fetur zai kasance a matatarsa ba. Ya ce maganar ya fara sayar da mai a N897 ba gaskiya ba ce.
Tsohon Ministan wasanni a Najeriya, Solomon Dalung ya soki malaman addini musamman na Kiristanci kan kokarin hana zanga-zanga a Najeriya kan halin kunci.
A rahoton nan za ku ji cewa manoma a sassan Arewacin kasar nan sun shiga mugun hali bayan 'yan bindiga sun yanka masu haraji kafin su girbe amfanin gona.
Kungiyar haɗin kan al'ummar shiyyar Arewa maso Gabas ta roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga matsayin ministan birnin Abuja.
Kungiyar kwadago ta yi martani ga gwamnatin tarayya kan musa yin alkawarin rashin kara kudin mai yayin karin albashi. Yan kadago sun kaure da cacar baki da gwamnati.
Sanata Ali Ndume ya bukaci sojojin Najeriya da su kawo karshen 'yan ta'addan Boko Haram wadanda suke boye a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
A wannan labarin, za ku ji cewa mamakon ruwa da aka yi a daren Laraba wayewar Alhamis ya jawo rugujewar wani gida a jihar Kano, wanda ya jawo asarar rayuka.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa al'ummar jihar Yobe kan mummunan hari da yan ta'adda suka kai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.
Masu zafi
Samu kari