Latest
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa daliban firamare da sakandare za su koma makaranta a ranar 17 ga Satumba yayin da ta ba da hutun Mauludi a fadin jihar.
Jami'an tsaro na hukumar shige da fice ta Najeriya sun saki Omoyele Sowore jim kadan bayan sun cafke shi bayan ya dawo daga kasar Amurka a ranar Lahadi.
Ana zargin wani basarake a jihar Enugu da yin garkuwa da wani matashi mai suna Michael Njoku tare da karbar N2.5m daga iyalansa inda har yanzu bai fito ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Enugu inda suka tafka ta'asa. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan kasuwa a jihar bayan sun kai masa farmaki.
Ambaliyar ruwa ta raba mutane fiye da miliyan daya da muhallansu a Maiduguri da kewaye. Majalisar Dinkin Duniya za ta kai daukin abinci da samar da matsugunni.
Shugaban kungiyar Concerned Nigerians, Kwamared Deji Adeyanju ya yi ikirarin cewa jami'an hukumar DSS sun cafke Omoyele Sowore a filin jirgin Legas.
Ana shirin gudanar da zaben jihar Edo, an kammala kamfen a duka bangarorin jam'iyyu inda mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da Abdullahi Ganduje suka halarta.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya bayyana cewa zaben gwamnan jihar da ke tafe a mutu ko a yi rai ne. Ya bukaci jama'a su fito su zabi jam'iyyar PDP.
Bayanan da aka samu na nuni da cewa farashin fetur na iya saukowa zuwa N857 da N865 kan kowace lita. Wannan na zuwa ne yayin da NNPCL ya fara jigilar man Dangote.,
Masu zafi
Samu kari