Latest
Jam'iyyar APGA ta fara aiwatar da shirye-shiryen dakatar da gwamnan jihar Anambra, Chukwuma Soludo. Jam'iyyar APGA na zarginsa da yi mata zagon kasa.
Rahotanni daga jihar Zamfara a Arewacin Najeriya sun nuna cews jami'an tsaro sun ƙara kashe wani gawurtaccen ɗan bindiga a yankin karamar hukumar Gusau.
Wani matashi mai suna Maya Santos ya jefa mutane a cikin tsananin jimami bayan da ya ce aurensa ya mutu makonni kadan bayan bikin auren saboda kwayoyin halitta.
Rabaran Gabriel Abegunrin ya ba gwamnatin tarayya shawara kan yadda fetur zai yi arha. malamin addinin ya bukaci a bar Dangote ya sayar da fetur ga 'yan kasuwa.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Ministan cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ya umarci fara bincike kan zargin cin hanci a gidan yari bayan dan daudu, Bobrisky ya fasa kwai lokacin da ya ke can.
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alƙalan Najeriya bayan bukatar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Babban Bankin Najeriya na CBN ya zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da lalata tattalin arzikin Najeriya. CBN ya ce Buhari ya ruguza tattalin arziki.
A cikin wannan rahoton za ku ji cewa, jam'iyyar PDP reshen jihar Adamawa ta bayyana takaicin yadda hukumar zabe ta INEC ta fitar da sakamakon zaben Edo.
Masu zafi
Samu kari