Latest
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta kafa kwamiti na musamman game da tashin farashin litar mai N2,500 a fadin jihar domin kula da hada-hadar harkokin mai.
A rahoton nan, za ku ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi karin haske kan zargin batan Dala biliyan 49 daga asusun gwamnatin tarayya a zamaninsa.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kara daukar tsauraran matakai domin kara samun kudin shiga. Bola Tinubu zai kara bude kofofin haraji domin habaka tattali.
Tsohon kakakin kwamitin kamfen PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce sai dai zato amma babu wanda ya san ainihin waɗanda Tinubu zai kora da waɗanda za su tsaya.
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
APC ta ce tana shirye kan zaben kananan hukumomi da za a yi a Kano a ranar 24 ga Oktoba. APC ta bukaci hukumar zabe ta Kano ta mata adalci yayin zaben.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya nemi yafiyar tsohon gwamna, Rashidi Ladoja kan wasu abubuwa da suka faru a baya inda ya ce ba shi da wata matsala da shi.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Akwa Ibom ta fara yajin aiki a fadin jihar. NLC ta fara yajin ne sakamakon tashin gwauron zabin da farashin fetur ya yi.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce za a yi shirin Arewa TECHfest a dukkan jihohin Arewa. ya ce za a farfado da fasahar zamani a Arewa. za a yi shirin a Katsina.
Masu zafi
Samu kari