Latest
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban kungiyar NURTW a jihar Kaduna. Miyagun sun sake sace shi ne bayan ya yi kwanaki 60 a hannunsu.
Wani jigo a jam'iyyar APC ya fito ya kare shugaban kasa Bola Tinubu kan halin da ake ciki a kasar nan. Olatunbosun Oyintiloye ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri.
Yan bindiga sun kai wani mummunan hari a yankin Janboka da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara inda suka sace mutane 40 da hallaka wasu guda biyu.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya bayyana amfanin cire tallafin mai da Bola Tinubu ya yi a Najeriya inda ya ce hakan ya samar da rarar biliyoyi.
Ana fargabar mutane hudu da suka hada da wata mai shayarwa sun mutu a Gusau, jihar Zamfara bayan da wata motar tirela ta murkushe su a lokacin da suke kan babura.
Tsohon kakakin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Ima Niboro, ya bukaci Aliko Dangote da ka da ya fifita samun riba a matatar man da ya mallaka.
Sanatoci sun tafka zazzafar muhawara a lokacin sake duba kundin tsarin mulkin kasar na 1999 inda wasu ke ba da ra'ayin komawa mulkin yankin, wasu kuma na adawa.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a Arewacin Najeriya, Ali Ndume ya koka kan yadda ta'addanci ke kara kamari tare da gagara kawo karshensu a kankanin lokaci.
Dubban magoya bayan jam'iyyar APC mai mulki a jihar Ondo sun sauya sheka zuwa jam'iyyar adawa ta PDP. Sun bayyana cewa rashin shugabanci na gari ya kore su.
Masu zafi
Samu kari