Latest
Najeriya ta cika shekaru 64 da samun 'yanci a ranar Talata, 1 ga Oktoba. Jiga jigan 'yan Najeriya akalla 10 ne suka share fagen samun 'yancin kan kasar.
Rundunar yan sandan Yobe ta kara yawan jami'an tsaro a fadin jihar domin tabbatar da tsaro yayin bikin zagayowar ranar samun yancin kan kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan Najeriya a ranar Talata, 1 ga watan Oktoban 2024. Tinubu zai yi jawabin ne da sanyin safiya.
Gwamnonin Arewa sun yi alkawarinkarin karin alabshin ma'aikata zuwa N70,000 idan gwamnatin tarayya ta fara. A makon da ya wuce gwamnatin tarayya ta yi karin albashi.
Wata ƙungitar matasa ta bukaci al'ummar jihar Kaduna su ci gaba da harkokinsu na yau da kullum, ka da su bari a yaudare su, su shiga zanga zangar yunwa.
Rundunar sojin saman Najeriya ta dage kan cewa ba ta kai hari kan fararen hula a jihar Kaduna ba. Rundunar ta ce 'yan bindiga ta farmaka kuma ta samu nasara.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta yi alkawarin cewa za ta yi bincike kan zargin karkatar da dukiyar jihar Zamfara da ake yiwa Bello Matawalle.
Wasu yan bindiga sun yi gunduwa gunduwa da dan gudun hijira a Benue. Sun samu dan gudun hijirar ne yana aiki tare da matarsa a gona kafin su fara sara shi.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da faruwar wani hatsari wanda ya lakume rayukan wasu mutane shida 'yan gida daya. An ce mota ce ta kwacewa direba.
Masu zafi
Samu kari