Latest
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Ma'aikatan jinya da ungozoma na jihar Kano sun yi barazanar tsunduma yajin aiki matuƙar gwamnati ta gaza yin wani abu game da buƙatunsu nan da kwana 15.
Yayin da ake shirye shiryen zaben kananan hukumomi a jihar Ribas, Gwamna Siminalayi Fubara ya ba ma'aikata hutun kwanaki biyu domin kowa ya koma gida.
Majalisar jihar Edo ta janye dakatarwar da ta yi ga mambobinta guda biyu a watan Mayun 2024 da ta wuce kan zargin neman tsige shugabanta da mukarrabansa.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta tabbatar da kwato makudan kudi har N13bn da aka yi baba-kere a kansu a watan Satumbar 2024 da ta gabata a Najeriya.
Jam'iyyar NNPP da ke karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta rasa jiga-jiganta zuwa jam'iyyar APC da Abdullahi Ganduje ke shugabanta.
Gwamnan Kebbi, Dakta Nasir Idirs Kauran Gwandu ya bai wa sarakuna 4 masu daraja ta ɗaya kyautar motocin alfarma irin wsɗanda yake hawa, ya yaba masu.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta kaddamar da fara rabon Keke Napep mai amfani da gas samfurin CNG domin tallafawa matasan kasar nan don samar da aikin yi.
Yan bindiga sun kashe wani babban dan banga da ya tunkari yan bindiga suka yi musayar wuta. An kashe dan bindigar ne yayin da yake kokarin ceto mata da aka sace.
Masu zafi
Samu kari