Latest
Wutar lantarki ta kona wani barawo yana kokarin satar wayar wuta. Wutar ta babbaka barawon kuma an ce ya saba satar wayar wuta a wasu wurare a jihar Delta.
A wannan labarin, za ku ji cewa rikakken dan ta'adda, Bello Turji ya kalubalanci rundunar tsaron kasar nan, inda ya ce mutuwa ba ta bashi tsoro, amma ya nemi sulhu.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago, ya nuna takaicinsa kan hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar. Ya yiwa iyalan wadanda lamarin ya ritsa da su ta'aziyya.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
Yan bindiga sun yi ajalin Alhaji Bala Bako, shugaban jam'iyyar APC a ƙaramar hukumar Suru a jihar Kebbi, hadimin gwamna ya tabbatar da faruwar lamarin.
Matasan PDP sun yi zanga zanga kan zaben kananan hukumomi da za a yi Rivers. Yan PDP sun tunkari hedikwatar yan sanda da hukumar DSS kan hana zaben da suke so.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da wasu muhimman kudurori hudu ga majalisar wakilai da suka shafi sake fasalin haraji domin amincewa da su cikin gaggawa.
Ta cikin wannan labarin, za ku ji cewa masu ninkawa a jihar Neja sun gano karin mutane takwas daga cikin masu zuwa maulidi da kwalekwalensu ya kife a makon nan.
Kungiyar Hijrah ta ƙasa ta bukaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya lalubo tsare-tsaren da za su kawo sauƙi daga matsin tattain arzikin da ake ciki a Najeriya.
Masu zafi
Samu kari