Latest
Wasu tsagerun ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da wani shugaban jama'a da jigon APGA ana tsakiyar ruwan sama ranar Jumu'a a Anambra.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya ce nan ba da daɗewa ba za a nemi jar hula a kan Kanawa a rasa saboda duk sun bar Kwankwasiyya.
Saura kiris jam’iyya mai mulki ta rasa N1.5bn, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce wanda ya taimaki APC ya hana ta asara shi ne Abdulkareem Abubakar Kana.
Wasu kayan da ake shigo da su daga ketare za su rage tsada kwanan nan. Akwai kaya 60 da gwamnati ta cirewa VAT domin kawo saukin tattalin arziki.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya bayyana himmatuwar jam'iyyar PDP na kwace mulkin APC a zaben 2027 inda ya shawarci yan jam'iyyarsu kan haɗin kai.
Babbar Kotun jihar Ebonyi ta yi zama kan shari'ar da ake zargin shugaban karamar hukumar Ivo, Emmanuel Ajah da fashi da makami da kuma kisan kai.
Bayan matsin lamba daga ƴan majalisar wakilai, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ba kakakin majalisa Tajudeen Abbas lambar girma ta GCON.
Gwamna Godwin Obaseki na Edo ya caccaki mataimakinsa, Philip Shaibu kan fitar da sanarwa inda ya ce ba shi da wannan iko saboda shi ba mataimakin gwamna ba ne.
Kwamitin zartaswa na PDP a gundumar Ogudu Okwor, ƙaramar hukumar Onitcha ya dakatar da mataimakin shugaban jam'iyya na ƙasa shiyyar Kudu maso Gabas.
Masu zafi
Samu kari