Latest
Olusegun Obasanjo ya bukaci yan Najeriya su cigaba da addu'a kan yadda aka lalata arzikin da Allah ya ba su, Obasanjo ya ce ba a halicci yan Najeriya domin wahala ba
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya hakura da sake tsayawa takara a zabeɓ 2027.
A daidai lokacin da yan kasar nan ke kokawa da karin farashin fetur, yanzu haka an samu karin farashin gas din girki a wasu jihohin, musamman na Kudancin kasar nan.
Rundunar sojin Najeriya ta bukaci sojojin Najeriya su cigaba da sakin wuta kan yan bindiga a kasar nan, ta ce ba dawowa bariki har sai an gama kawar da miyagu.
Masu kasuwancin man fetur za su zauna da matatar Dangote domin tattauna farashin da matatar za ta sayar masu da fetur. Za a yi zaman a makon nan.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar jam'iyyar PDP za su gudanar da taro domin warware rikicin jam'iyyar. PDP dai na fama da rikice rikice masu yawa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ja kunnen Sanata Ali Ndume kan sukar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. APC ta ce kamata ya yi ya ba shi shawara a kebe.
Kungiyar ƴan Kabilar Kuteb KYN ta zargi gwamnatin Taraba da shirya rusa fadar Ukwe mai cike da tarihi da al'adu tare babban Masallacin Juma'a a garin.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Masu zafi
Samu kari