Latest
A yau Laraba 16 ga watan Oktoban 2024, masana'antar shirya fina-finan Nollywood ta shiga jimami na rashin fitaccen jaruminta mai suna Otunba Ayobami Olabiyi.
Wani mai barkwanci da aka fi sani da Lasisi ya tura sako ga Muhammadu Buhari a madadin talakawan Najeriya. Lasisi ya ce suna kewar Buhari a halin yanzu.
Yayin da ake cigaba da rikicin masarauta a Kano, Sarki Muhammadu Sanusi II ya sake nada Alhaji Gambo a matsayin Jakadan Garko da za a yi bikin nadinsa a yau Laraba.
Majalisar wakilan tarayya ta nemi mahukunta su sauya tunani dangane da batun ƙarin farashin litar man fetur na gas na tukunyar girki don rage wahala.
Karamin ministan man fetur ya bukaci a fara bincike kan dalilin hadarin tankar man fetur a Jigawa. Hadarin ya jawo mutuwar mutane sama da 100, da dama sun jikkata.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya karawa wasu hazikan ma’aikatan gwamnati 82 kyautar N42m tare da ba su tabbacin biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Gwamnatin tarayya ta shiga alhinin asarar rayuka bayan fashewar tankar fetur da ta salwantar da rayuka akalla 107 a Jigawa bayan takar fetur ta kama wuta.
Yayin da Shugaba Bola Tinubu ke cigaba da kasancewa a kasar Faransa, Mataimakinsa, Kashim Shettima zai tafi kasar Sweden domin wakiltar Najeriya na kwanaki biyu.
Uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta mika sakon ta'aziyya kan mutanen da suka rasu sakamakon fashewar tankar man fetur Jigawa.
Masu zafi
Samu kari