Latest
Rundunar sojin Najeriya ta cafke mata da miji bisa zargin boye makaman yan bindiga a wani gida. Suna boyewa yan bindiga makami idan sun dawo daga kai hari.
Musa Iliyasu Kwankwaso ya ce lokacin tsayawa nuna adawa da sukar juna ya wuce, ya kamata su Atiku da Obi su shigo a tafi tare don ceto ƴan Najeriya daa ƙunci.
Gwamnatin Najeriya na tattaunawa da Nijar domin maganin yan ta'adda da suke yawo a iyakokin kasashe. Badaru ya ce za ayi tarko ga yan bindigar Arewa.
Wasu jiga jigan jam'iyyar NNPP a Kano da suka hada da Alhaji Auwalu Yusuf Dawakin Tofa sun sauya sheka zuwa APC ta hannun mataimakin shugaban majalisar dattawa.
Shugaban NNPP na kasa, Ajuji Ahmed ya gargadi jam’iyyar APC da cewa za a yi zaben Ondo bisa cancanta da tabbatar da zabin jama’ar jihar a zaben 16 Nywamba.
Rundunar sojin saman Najeriya za ta samu sababbin jiragen yaki 50 domin cigaba da kai hare hare kan yan bindiga. Sojoji za su cigaba da luguden wuta kan yan ta'adda.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa, Orji Kalu ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na sane da halin da kasar nan ke ciki domin ya na shiga mutane.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma’aikatar ayyuka za ta kawo sabon tsarin karbar haraji a kan titin Abuja zuwa Keffi da mayar da Keffi-Akwanga-Markurdi zuwa hannu biyu.
Dan majalisar wakilan kasar nan ,Godwin Offiono ya kusa cimma muradinsa da samun amincewar majalisar ta kirkiro sabuwar jiha a shiyyar Kudu maso Kudu.
Masu zafi
Samu kari