Latest
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna cewa Atiku Abubakar, ba zai samu tikitin takarar shugaban kasa ba na PDP a zaben 2027.
Sa'o'i 24 gabanin fafata zabe, kotun ɗaukaka kara ta kori ɗan takarar gwamna na jam'iyyar LP, Chief Olusola Ebiseni, ts yu fatali da hukuncin babbar kotun tarayya.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ba da belin tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, ta haramta masa fita zuwa wata ƙasa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu ya gargadi 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa da su shiga taitayinsu su daina ta'addanci.
Tsohon shugaban hukumar INEC, Attahiru Jega ya magantu kan yaduwar cin hanci da kuma halayen wasu yan Majalisar Tarayya wurin tilasta masu riƙe da mukamai.
Kamfanin rarraba wuta na ƙasa TCN ya tabbatar da cewa wasu mahara sun tafka ɓarna a tashar wutar da ake ginawa a Obajana da ke jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya.
Shugaban hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya tabbatar da cewa ana samun badakalar a hukumar, musamman a baya bayan nan.
Babban malamin Izala a jihar Bauchi, Imam Ibrahim Idris ya rasu a kasar Egypt. Imam Ibrahim Idris ne babban limamin masallacin Izala na unguwar Gwallaga.
Ana zargin Oba Kayode Adenekan Afolabi a jihar Osun kan kiran mambobin PDP su kai farmaki kan yan jam'iyyar APC a cikin wani faifan bidiyo inda ya musanta.
Masu zafi
Samu kari