Latest
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu karin kaso 60 na kudaden albashin ma'aikatan tarayya a shekarar 2025 wand ake nufin cewa ma'aikatan za su kashe N6.5trn.
A wannan labarin, Ayodele Olorunfemi, dan takarar gwamnan jihar Ondo a zaben da aka kammala a karshen mako karkashin ya fadi wanda ya jawo masa matsala.
Yan bindiga da suka tare hnaya sun kai hari kan yan sanda a jihar Abia inda suka kashe dan sanda daya suka jikkata daya da ake fargabar zai mutu a asibiti
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun hallaka wani babban manomi tare da yin garkuwa da wasu manoman.
Dan majalisar dokokin Najeriya ya ce gwamnoni sun fara barazanar hana tikitin takarar 2027 ga duk dan majalisar da ya amince da kudirin haraji na Bola Tinubu.
Dan majalisar jam'iyyar APC daga jihar Zamfara ya ba takwarorinsa 'yan siyasa shawara kan hanyar taimakon mutane. Ya bukaci su daina jira sai lokacin zabe.
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
'Yan bindiga na neman Naira miliyan 30 kudin fansar wani Alhaji Saleh Adamu tare da matarsa da 'ya'yansa biyu da suka sace a Kasangwai dake Kagarko, jihar Kaduna
A wannan rahoton za ku ji yadda jama’a su ka yi martani kan yadda mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kira Malam Muhammadu Sanusi II da Sarkin Kano.
Masu zafi
Samu kari