Latest
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya kori shugabar hukumar fansho ta ƙasa watau PTAD watanni 13 bayan sabunta naɗinta, ya maye gurbin da mace.
Wani tsohon soja, Kanal Babatunde Bello Fadile ya fadi yadda wasikarsa kan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya so a kore shi daga rundunar kasar nan.
An kammala zaben Ondo kuma APC ta yi nasara a 2024. Ganduje, Obasanjo na cikin waɗanda suka samu nasara. PDP, Umar Damagun na cikin waɗanda suka yi asara.
Kotun shari'ar Musulunci ta yanke hukunci kan karar da aka shigar da kwamishinan jihar Jigawa kan zargin lalata da matar aure. Ta wanke shi daga zargi.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sojoji za su shafe babin ƴan bindiga a Arewa maso Yammacin Najeriya.
Majalisar wakilai ta fara bahasi kan kudirin haraji da Bola Tinubu ya tura mata. Majalisar ta ce za ta duba wuraren da ya kamata ta gyara yayin zaman da ta yi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau I. Jibrin ya bayyana cewa ba haka kawai manyan ƙusoshin NNPP ke sauya sheka zuwa APC, akwai manufar hakan.
Wasu mazauna Kaduna sun bayyana cewa yan ta'adda na neman karar da su yayin da su ka matsa da kai masu hare-hare tare da hallaka jama'a ba dare ba rana.
An samu asarar rayukan jami'an tsaro a jihar Anambra bayan 'yan bindiga sun kaii musu hari. 'Yan bindigan sun kai harin ne a safiyar ranar Litinin.
Masu zafi
Samu kari