Latest
Tsohon shugaban CDD, Farfesa Jibril Ibrahim ya fadi abin da ya hada Bola Tinubu fada da talakawa cikin shekara guda a kan mulkin, ya ce gaza cika alkawari ne.
Wani jirgin ruwa da ya dauko kayayyaki da fasinjoji ya gamu da hatsari a jihar Bayelsa. Jirgin ya gamu da hatsarin ne yana kan hanyar zuwa birnin Yenagoa.
Jama'a sun shiga dimuwa bayan wuta ta tashi a gidan man Mobil da ke jihar Legas a safiyar ranar Alhamis, inda hukumar kashe gobara su ka mai dauki
Bayan fara rijistar ma'aikata kan cin gajiyar shinkafa mai rahusa kan N40,000 kacal, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin siyar da shinkafar mai nauyin kilo 50.
Babban jakadan Biritaniya a Najeriya, Dakta Richard Mongomery, ya tabbatar wa dimbin ‘yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya tabbacin tsaro a lokacin zanga zanga.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta duniya, Amnesty International ta caccaki hukumomin Najeriya bisa samamen da su ka kai ofishin kungiyar kwadago ta kasa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan bari ana amfani da su domin lalata rayuwarsu ta gobe bayan barnar da aka yi a jihar yayin zanga-zanga.
Hukumar shige da fice ta Najeriya ta dauki mataki kan jami'inta mai suna Okpravero Ufuoma da ake zargi da karbar rashawa a filin jirgin saman Najeriya a wani bidiyo.
Hukumar DSS ta karyata ikirarin da kungiyar kwadago ta yi na cewa hukumar ta tura jami'anta dauke da makamai zuwa hedikwatarta inda suka dauki littattafai da mujallu
Masu zafi
Samu kari