Latest
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yi wa 'yan sandan jihar Kano sha tara ta arziki. Barau ya ba su babura domin inganta ayyukansu.
Kanin tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya maka Gwamna Abba Kabir a kotu kan takaddamar fili domin bukatar kotu ta takawa gwamnan birki.
An samu tashin gobara a asibitin koyarwa na jam'iar LAUYECH da ke jihar Oyo. Gobarar wacce ta tashi a asibitin ta jawo asarar dukiya ta miliyoyin naira.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun taru a jihar Plateau domin nemo hanyoyin kawo hadin kai da zaman lafiya a jam'iyyar tare da dawo da martabarta a idon yan Najeriya.
Wasu fusatattun mutane sun bankawa wasu masu karbar kudaden haraji wuta a ajihar Anambra. Mutanen sun dauki matakin ne bayan an rasa ran wani mutum.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun buɗe wa manoma wuta a yankin ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, sun kashe rayukan mutum 7 tare da ƙona buhunan masara.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke ci gaba da iko a wasu kananan hukumomin jihar Borno. Ta bukaci sojoji su kwato su.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya gwangwaje gwamnan jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris da sarautar gwarzon daular Usmanuyya saboda taimakon jama'a.
Rahotanni sun tabbatar da tashin gobara a wata makarantar sakandare a jihar Niger inda ake zargin wasu mashaya tabar 'wiwi' da haddasa ta a daren ranar Alhamis.
Masu zafi
Samu kari