Latest
Gwamnatin Kano ta na zuba ido don a fara sayen kujerun aikin hajjin bana. Hukumar jin dadin alhazai ta koka kan karancin sayen kujerun, yayin da shiri ke kankama.
Majalisar wakilai ta ƙasa ta buƙaci shugaban ƙasa ya tilastawa ministan kudi, Wale Edun buɗe asusun hukumar kula da harkokin walwalar al'umma watau NSIPA.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin yan bindiga kan neman iko tun bayan mutuwar Halilu Sububu inda aka kashe wani kwamanda.
An cafke wani mutum mai suna Soja da yake taimakon yan bindiga suna waya domin karbar kudin fansa. Yana ba yan bindiga suna kiran mutane domin a ba su kudi
Majalisar wakilai ta umarci CBN da ta dakatar da sallamar ma’aikata 1,000 da biyan kudin sallama na N50bn, inda ta kafa kwamitin bincike kan lamarin.
NLC ta caccaki kalaman gwamnan Ebonyi. Francis Nwifuru ya yi barazanar korar ma'aikata. NLC ta ce duk ma'aikata da da 'yancin yajin aiki a kan damuwarsu ga gwamnati.
An soki gwamnonin Arewa kan kin amincewa da kudirin harajin Bola Tinubu. Haka zalika Edwin Clark ya ce za a iya jefa Najeriya a matsala saboda kudirin harajin.
Kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Neja ta yaba wa Gwamna Bago kan aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N80000 wanda ya fi na sauran jihohin Arewa ta Tsakiya.
Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da Hon. Dr. Joseph Haruna Kigbu a hanyarsa ta zuwa Jos jiya Litinin.
Masu zafi
Samu kari