Latest
Gwamnan jihar Anambra ya fara shirin daukar matakin magance matsalar rashin tsaro a jihar. Gwamna Chukwuma Soludo ya shirya yin afuwa ga masu garkuwa da mutane.
Solomon Arase ya ce Buhari ginshiki ne na haɗin kai, tare da gode masa kan jajircewarsa wajen tsaro, yaki da cin hanci da kuma tabbatar da cigaban Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya sauya matakin da gwamnatin Nasir El-Rufai ta dauka na kwace filayen iyalan Sani Abacha guda biyu da ke cikin birnin Kaduna.
A 2024 an yi rikicin sarauta inda manyan sarakuna daga Arewacin Najeriya suka fuskanci kalubale daga gwamnoni. Aminu Ado Bayero, Sarkin Musulmi da Lamido Adamawa
Alhaji Aliko Dangote da tsohon sakataren gwamnati, Boss Mustapha, sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yayin da yake bikin cika shekaru 82 a Daura.
Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kasafin kudin shekarar 2025 da Gwamna Dikko Umaru Radda ya gabatar mata. Majalisar ta yi wa kasafin gyara.
Wani malamin makaranta ya ba al'umma mamaki da yake tafiyar kilomita 25 kullum a kan keke domin koyarwa a makarantar sakandare da ke jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Jigawa ta yi nasarar bankado ma'aikatan bogi masu karbar albashi a jihar. Gwamnatin ta gano ma'aikatan ne a aikin tantancewar da take yi.
Bayan kai ruwa rana a zaman ranar Talata, Majalisar dokokin jihar Edo ta dakatar da shugabanni da mataimakansu a kananan hukumomi 18 na jihar kan zargi.
Masu zafi
Samu kari