Latest
Bayan kwace filayen Muhammadu Buhari da yan siyasa, Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da wa'adin mako biyu ga wadanda abin ya shafa da su biya kudin da ake bukata.
An daura auren Dr Salma Umar A. Namadi a jihar Jigawa. Gwamnoni da manyan 'yan Najeriya ne suka hallara daurin auren a babban masallacin Dutse na Jigawa.
Wasu jami'an ƴan sanda uku da matar da ake zargi da aikata laifi sun gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a jihar Ondo.
Tsohon shugaban majalisa, Yakubu Dogara ne ya bayyana haka. Ya shawarci 'yan Arewa jagororinsu ne su ka gaza a shekaru 40 da aka shafe ana mulkin kasar.
Hukumar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar wani jami'in tsaro mai zaman kansa bayan ya yanke jiki ya faɗi a bakin aiki, an fara gudanar da bincike.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana yadda tafiyar siyasarsa ta kasance ƙarƙashin Goodluck Jonathan inda ya ce matakin tsohon shugaban ya zama alheri gare shi.
Yan Najeriya sun bayyana takaicin yadda ake kara samun karancin takardun kudi a kasar. Wannan ta sa kungiyar NLC ta nemi daukin shugaban kasa, Bola Tinubu.
Yar majalisar wakilan tarayya kuma ɗiyar tsohon gwamnan jihar Delta, Ibori-Suenu ta ce kwanan PDP ya kare a mazaɓarta, za ta jagoranci birne ta a kogi.
A yayin da ake murnar Dangote ya rage farashin mai zuwa N899.50, su ma dillalai sun rage zuwa N939.50. Bincike ya nuna yadda gidajen mai suka fara canja farashin.
Masu zafi
Samu kari