Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Tsohon shugaban hukumar NIWA ta kasa, Oyebamiji ya samu nasarar zama dan takarar gwamnan jihar Osun a inuwar jam'iyyar APC bayan cimma yarjejeniya.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Jarumar fina-finai, Rahama Sadau, tanada dalilai masu yawa da zata godewa Allah da ya bata ikon kara shekara daya a duniya. Jarumar ta cike shekaru 27 a duniya.
Kamar yadda rahotonni suka kammala, tsoffin jaruma Hafsat Shehu wacce ta yi aure babu jimawa kuma auren ya mutu da kuma jaruma Mansura Isah sun yi musayar yawu.
Rahama Sadau, fitacciyar jarumar fina finan hausa, a ranar Talata 10 ga watan Nuwamban shekarar ta karyata rahotanni da suke yawo a kafafen watsa labarai na cew
Babbar jrarumar Kannywood, Rahama Sadau ta ce ta zama abin tausayi bayan ta bawa masoyanta haƙuri bisa sakin wasu hotuna a shafin ta na Instagram da Tuwita.
Fitaccen jarumi kuma darakta a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood , Ali Nuhu, ya yi zantuka masu ratsa zuciya game da mu'amala ta zamantakewa.
Wasu sabbin hotunan jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya bar baya da kura sakamakon yadda aka bude bayan doguwar rigar nata wato dukka bayanta ya kasance a waje.
Fitaccen tauraron fina-finan Kannywood, Ali Nuhu, ya yi amai ya lashe sakamakon a yanzu ya shiga zanga-zangar #SecureNorth, inda a baya ya ƙi shiga gangamin.
Mabiya kafar sada zumunta ta Twitter sun yi wa Ali Nuhu, jarumin shirya fina-finan Hausa caa a kai saboda rashin shiga zanga-zangar neman a tsare yankin arewa.
Labaran Kannywood
Samu kari