Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Gobara ta tashi a wata babbar matatar mai a jihar Texas da ke Amurka. An bayyana cewa matatar tana cikin mafi girma a kasar Amurka. An hango hayaki ya tashi.
Yariman Saudiyya, Mohammed bin Salman tattauna da Donald Trump akan rikicin Gabas ta Tsakiya da goyon bayan Amurka ga kasar bayan harin makamai daga Iran.
Iran na neman magajin Khamenei tsakanin Mojtaba Khamenei, Alireza Arafi, da Mirbagheri. Majalisar kwararru za ta zaɓi sabon jagora cikin gaggawa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron Iran ta ce dukkanin wadanda suke da hannu a kisan jagoran addini a ƙasa, Ayatollah Khamenei su kwana da shiri.
Iran ta tabbatar da mutuwar Ayotallah Khamenei a ofishinsa. Ana zaman makokin kwanaki 40 yayin da Isra'ila ta sake kai sabon harin makaman linzami.
Rahotanni sun ce an kashe Ayatollah Ali Khamenei a hare-haren Amurka da Isra'ila yau 28 ga Fabrairu, 2026. Iran ta musanta yayin da Trump ke fatan sauyin mulki.
Ministan harkokin waje na Iran, Abbas Araghchi ya ce sauya gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran abu ne da ba zai yiwuwa saboda goyon bayan da take samu.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa jagoran addini na kasar, Imam Khamenei da manyan jami'an gwamnati na nan a raye.
Gwamnatin kasar Rasha ta yi Allah wadai da farmakin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa Iran, tana mai cewa hakan babbar kasada ce da ka iya jawo barkewar rikici.
A labarin nan za a ji cewa kasar Faransa ta bayyana rashin jin dadi da yaki ke neman barkewa a tsakanin Iran da Isra'ila bayan hare-hare da suka kai wa junansu.
Labaran duniya
Samu kari