Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Gobara ta tashi a wata babbar matatar mai a jihar Texas da ke Amurka. An bayyana cewa matatar tana cikin mafi girma a kasar Amurka. An hango hayaki ya tashi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa tare Amurka ta hada kai da Isra'ila wajen kai hari Iran. Ya ce za su cigaba da kai hari kasar Iran.
Kasar Israila ta kai hare-hare kan Iran ta sama. Iran ta mayar da martanin cewa za ta kai harin ramuwar gayya mai zafi. Harin na zuwa ne yayin da ake tattaunawa.
Kasar Israila ta tabbatar da kaddamar da hari kan Iran da safiyar Asabar. Isra'ila ta ayyana dokar ta baci a kasar. Har yanzu Iran bata fitar da martani ba.
Sojojin Amurka sun harbo jirgin gwamnati marar matuki da laser a Texas. Hatsarin ya sa FAA rufe sararin samaniya yayin da ake zargin rashin ƙwarewa.
Gwamnatin Ibrahim Traoré ta kasar Burkina Faso ta kulla yarjejeniyar shekara biyar ta Dala miliyan 147 da kasar Amurka karkashin shugaba Donald Trump
Kasar Pakistan ta bayyana cewa ta fara yaki kai tsaye da gwamnatin Taliban a Afghanistan. Ta jikkata mutane a wasu hare-haren bam da ta kai Kabul.
Al'ummar Musulmi a garin Worcester da ke Birtaniya sun yi Allah-wadai da harin da aka kai masu kwana daya bayan farmakin Musulmai suna salla a Manchester.
Gwamnatin Birtaniya ta yi Allah wadai da yunkurin kai hari wani masallaci a Birtaniya a ibada a Ramadan. Firaminista Keir Starmer ya ce za a dauki mataki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya fi son sasantawa da Iran maimakon shiga yaki. Ya fadi haka ne yayin tattaunawa da a majalisar Amurka.
Labaran duniya
Samu kari