Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Matatar man Dangote da ke Legas ta sanar da rage farashin man fetur biyo bayan yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Amurka da Iran don kawo karshen yaki.
Daftarin sulhun da aka yi tsakanin Iran da Amurka ya nuna cewa za a saki dala biliyan 24 na Iran kafin a cimma yarjejeniya ta karshe da za a yi a wajen tattaunawa
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Iran ta musanta rahotannin da ke cewa jiragen ruwan kasar Amurka sun ratsa mashigar Hormuz, tana mai cewa babu wani jirgin Amurka da ya bi ta yankin.
Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta fara kwashe nakiyoyin da Iran ta dasa a mashigar Hormuz yayin da aka fara tattaunawar zaman lafiya a Pakistan.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya samu raunuka a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai. Majiyoyi sun yi magana kan lafiyarsa.
Mataimakin shugaban ƙasa na farko na Iran, Mohammad Reza Aref, ya ce sakamakon tattaunawar Islamabad zai dogara gaba ɗaya kan fifikon kasar Amurka.
Manyan wakilan gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun isa kasar Pakistan don tattaunawa da Amurka kan yakin da aka tsagaita wuta kansa a Gabas ta Tsakiya.
Rahoton leken asirin Amurka ya ce gwamnatin China na shirin taimakon kasar Iran da makamai. Kasar China ta yi martani, inda ta karyata ikirarin Amurka.
Labaran duniya
Samu kari