Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya roki kotun Amurka ta dakatar da fitar da takardunsa na FBI da DEA, yana zargin makarkasya ta siyasa daga 'yan adawa.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mutane 13 yayin da Pakistan ta kai sababbin hare-haren sama a lardunan Khost, Kunar da Paktika na kasar Afghanistan.
Rundunar Iran ta IRGC ta sanar da cewa ta kai hare-hare kan rundunonin sojin Amurka da ke Jordan da Bahrain. An ji karar fashe-fashe a kasar Kuwait.
Rundunar sojin Amurka ta sanar da cewa ta kai jerin hare-hare Iran bayan harbo wani jirginta mai saukar ungulu da Trump ya ce Iran e ta ti a kusa da mashigar Hormuz.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya zargi Iran da harbo jirgin yaki mai saukar ungulu na kasar a mashigar Hormuz, yana mai alkawarin mayar da martani.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Iran. Trump ya bayyana cewa Amurka za ta samu cikakkiyar nasara kan kasar Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya halarci wasan karshe na gasar NBA. Sai dai, an yi wa shugaban kasar ihu a wajen wasan da aka yi a New York.
Wani jirgin yakin Amurka ya rikito daga sararin samaniya a kusa da mashigar Hormuz. An samu nasarar ceto mutanen da ke cikinsa bayan ya rikito daga sama.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya gargadi Benjamin Netanyahu kan yaki da Iran. Trump ya ce ba zai taya Isra'ila yaki da Iran ba idan babban rikici ya barke.
Shugaba Donald Trump ya fitar da sanarwa kan hare-haren da Iran da Isra'ila ke kai wa juna daga ranar Lahadi zuwa Litinin. Trump yace tattaunawa za ta biyo baya.
Labaran duniya
Samu kari