Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
wamnatin Saudi Arabia sun kara gyara dokoki ga mahajjata a Makkah da Madinah ta hanyar samar da sabbin matakai, wanda aka gabatar wa al'umma a ranar Asabar.
Bayan lokaci mai tsawo bai ce komai ba, rikicin Rasha da Ukraine ta farfado da Donald Trump, ya tsoma baki kan rikicin Rasha da Ukraine, yace ina ma yana mulki.
Wata kotu da ke zama a kasar Pakistan ta aike wani magidanci zuwa gidan yari sakamakon kara aure na biyu da yayi babu amincewar uwargidansa tare da cin tararsa.
An mayar da gidan marigayi Nelson Mandela katafaren otal a kasar Africa ta kudu domin girmamawa da karrama wanda yayi gwagwarmaya da banbancin launin fatar.
Wani mutum mai shekaru 94, dan kasar Kenya, ya koma ga iyalinshi a kauyen Majengo, Mwatate da ke alkaryar Taita-Taveta bayan daukar shekaru 42 da barin gida.
Wasu miyagun 'yan fashi da makami sun dira wata mashaya da ke kasar Kenya inda suka daure maigadi kafin fara fashi. Suna yi ne suka fara fada inda suka kashe 2.
Fadar ta bayyana cewa sarauniya Elizabeth na fama da alamun sanyi amma ana sa ran za ta ci gaba da gudanar da ayyukanta kadan-kadan a Windsor a mako mai zuwa.
Shugaba Muhammadu Buhari yana hanyarsa na koma wa gida Najeriya bayan tafiyarsa zuwa Belgium inda ya hallarci taron hadin kai na EU-AU karo na shida. Buhari Sal
Wata mata 'yar kasar Zambia mai suna Rita Mwayanda ta yi kira ga mawakin Najerya Tekno, wanda ta yi ikirarin cewa wakarsa ta kunsa masa ciki,da ya biya ta kudi.
Labaran duniya
Samu kari