Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ta sanar da cewa daya cikin 'ya'yan shugaban kasa ta killace kanta bayan dawowa daga kasar Ingila don
A cewar kwamishinan, za a sake gudanar da gwajin tantancewa na karshe a kan baturen tare da bayyana cewa za a sallame shi da zarar sakamakon gwajin ya sake nuna
Ana tsaka da kira ga gwamnatin a kan ta rufe iyakokinta don gujewa yaduwar cutar numfashi ta coronavirus, fadar shugaban kasar ta bayyana matakin da gwamnatin N
A halin yanzu, cutar nan ta COVID-19 za ta girgiza tattalin arzikin Kasashe, jama’a za su rasa hanyar samun abinci. Wannan annoba za ta taba masu kananan ayyuka
Ma’aikatar lafiya ta ce an sake samun sababbin masu dauke da Coronavirus a kasar Saudi. Cutar Coronavirus ta shiga Garuruwan Makkah da Jidda a halin yanzu.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an sake rasa rayuka 475 sakamakon annobar cutar Coronavirus cikin sa’o’i 24 da suka gabata a kasar Italiya da ke Turai.
Wani mutumi ya dauko cutar Coronavirus bayan yaje yayi lalata da budurwarsa a kasar Italy, yanzu haka dai an tsare shi tare da budurwar tashi a kasar Birtaniya.
Matar da mijinta ya sake ta sai ta tsaya tayi zaman jira na akalla watanni uku, haka ma wacce mijinta ya mutu sai tayi zaman takaba na tsawon watanni hudu...
Majalisar dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta duba yiwuwar haramta wa baki daga kasashen da ke da yawan wadanda suka cutar coronavirus shigowa kasar.
Labaran duniya
Samu kari