Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong-Un na kwance babu lafiya, inda kasar ke shirin mika ragamar mulkin kasar ga kanwarsa Kim Yo-Jong, kamar yadda rahotanni
Mun ji cewa ‘Yan bindiga sun yi ta’adi a Jihohin Kaduna, Katsina, Neja, Sokoto, Zamfara. Masu garkuwa da mutane sun sace mutum kusan 400 a shekarar nan ta 2020.
Su waye suka ce mata baza su iya yin aikin da maza suke yi ba? Wata mata mai suna Zamazini Philisiwe Zungu, ta fito ta bayyanawa duniya cewa mata zasu iya...
An ruwaito cewa idan har shugabannin kungiyar ECOWAS na son kawo zaman lafiya a Mali da aka yi juyin mulki, ya zama dole su yi sulhu da Imam Mahmoud Dicko.
Shugaba Turkiyya, Recep Erdogan, a ranar Juma'a ya saka hannu kan wata doka na mayar da wani tsohon coci na ƙarni na 6 da aka mayar gidan tarihi zuwa masallaci.
Tsohon Shugaban Najeriya, Gooodluck Jonathan zai jagoranci Shugabannin Afrika zuwa kasar Mali gobe. Shugabannin Afrikan su na kokarin maida Keita kan mulki.
Wata tsohuwa da aka bayyana cewa ta mutu ta tashi bayan tayi kwana daya dakin ajiye gawa na wani asibiti dake kasar Rasha. Matar mai suna Zinaida Kononova mai..
A kudancin jihar Kaduna, an hallaka iyalan Mai Gari a rikicin da ake ta yi, bayan haka mutum 5 sun mutu a Zongon-Kataf kamar yadda Kungiyar SOKAPU ta fada.
Mun ji cewa Alkali ya daure Shugaban kamfanin man Rahamaniyyah da Yaronsa a Birtaniya, Abdulrahman Bashir zai shafe watanni goma ya na tsare a gidan kaso a UK.
Labaran duniya
Samu kari