Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Sakamakon zaben gwamnonin Najeriya dake gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban da suka samu shiga yanar gizo hukumar zabe ta IREV INEC.
Rotimi Amaechi wanda ya yi Gwamna na shekaru takwas a Ribas ya ce mutanen Tinubu su ka kawo Shugaban INEC. Tsohon Ministan Buhari ya bayyana haka ne a jiya.
Za ku ji abin da ya faru da masu neman takarar Gwamnonin Jihohi a Najeriya domin yanzu wasu sakamako sun fito daga irinsu Kaduna, Bauchi, Legas, Oyo zuwa Kano.
Muhammadu Buhari ya kada kuri’arsa a garin Daura, ya yi kira ga jama'a. Shugaban ya yi tir da ‘yan siyasar da suke amfani da kudi wajen sayen kuri’un mutane.
A yau 18 ga watan Maris 2023, mutanen jihohin Kaduna da Adamawa za su zabi wanda zai zama sabon Gwamna. A Adamawa, za a gwabza da mace a takarar Gwamnan 2023.
Za a ji shirin 'yan sanda da kuma jam’iyyar hamayya ta NNPP, da ta zargi Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje da shirin amfani da ‘yan daba a zaben yau.
Kwamishinan yada labarai da wayar da kan INEC ya ce idan an kammala kada kuri’a a rumfuna, jami’in PO zai shigar da sakamakon a EC8A, sannan a tura da BVAS.
Rahoto ya zo cewa Farfesa Hafiz Abubakar ya ce a zabi NNPP a gobe. Tsohon Mataimakin Gwamnan Kano yana tare da Abba Kabir Yusuf da New Nigeria People’s Party.
Muhammad Sani Abdullahi da ya yi takarar Sanata a APC zai shigar da karar PDP da INEC a kan zabe, an samu wadannan hujjoji ne daga bayanan da ke shafin INEC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari