Muhammad Malumfashi
19602 articles published since 15 Yun 2016
19602 articles published since 15 Yun 2016
Kamfanin wutar lantarki a Najeriya na NDPHCL ya samu sabon Darekta. Ana cigaba da nadin mukamai duk da a farkon mako mai zuwa za a nada sabon shugaban kasa
Jigon Jam’iyyar LP ya tona dabarar da Bola Tinubu ya yi, ya hana PDP lashe zaben 2023. Sai da ta kai Tinubu ya tallafawa LP da kudi domin Peter Obi ya karya PDP
Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da kara a kotu a kan zaben 2023. AA Zaura ya na zargin cewa da murdiya ne Sanata Rufai Hanga ya doke shi a karkashin NNPP.
Sharadin da Rabiu Kwankwaso ya ba Bola Tinubu zai batawa APC lissafi a Majalisa. Ana rade-radin tsohon Gwamnan ya ce a canza yadda alka ware kujerun majalisa
Matthew Pwajok ya rasa kujerar da yake kai ta shugaban hukumar NAMA bayan an kore shi daga ofis. A ‘yan kwanakin nan ne aka tsige Kyaftin Rabiu Yadudu daga FAAN
Wa'adin Femi Gbajabiamila da 'yan majalisa ta tara ya na shirin zuwa karshe a Majalisa. Mun kawo maku kudirori da ayyuka 7 da za a rika tuna Majalisa da ita.
Ahmad Lawan zai fito sake neman kujerar Shugaban Majalisa. Rabuwar da aka samu tsakanin jam’iyyar APC ya jawo shugaban majalisar zai nemi ya sake yin takara.
Fadar White House ta ce Shugaban kasar Amurka, Joseph R. Biden Jr. ya zabi tawagar da za ta zo Najeriya wajen rantsar da sabon shugaban kasa da za ayi a Abuja.
Gwamnan Ribas mai barin-gado yana goyon bayan Kingsley Chinda ya samu kujerar shugaban marasa rinjaye, hakan zai hada shi fada da Atiku Abubakar da mutanensa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari