Muhammad Malumfashi
20900 articles published since 15 Yun 2016
20900 articles published since 15 Yun 2016
Bincike ya bayyana cewa akwai sabani a adadin mutanen da ake ruwaito wa cewa 'yan ta'adda sun kashe a jihar Filato biyo bayan hare-haren daren Litinin.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da harin da ƴan bindiga suka kashe gomman mutane a Filato.
Shugabannin APC a Kano ta Kudu sun fara zawarcin Sanata Kawu Sumaila ya fita daga NNPP zuwa APC yayin da ake cigaba da samun sabani tsakanin shi da Kwankwaso.
Yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa, rigima ta barke tsakanin ɗan Atiku Abubakar da ɗan gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, kan batun takarar shugaban ƙasa a 2027.
Saudiyya ta saka 29 ga Afrilu a matsayin ranar ƙarshe da maniyyatan Umrah za su bar ƙasar. Wanda ya karya dokar zai fuskanci hukuncin tara da daurin watanni.
Wata kungiyar matasa ta bayyana cewa za ta hada kan mutane miliyan 5 domin nuna jin dadin mulkin Bola Tinubu a jihar Abia tare da goyon bayan Sanata Orji Kalu.
Shugaban gwamnonin PDP, Bala Mohammed ya bayyana cewa suna yiwa tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar, Atiku Abubakar fatan alheri da hadakar jam'iyyunsa.
Dele Momodu ya ce kalubalantar Tinubu da Wike a 2027 tamkar gasar cin kofin duniya ce. Ya kuma soki gwamnonin PDP kan kin shiga kawancen hamayya.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun farmaki wurin ibada a lokacin da mutane ke tsakiyar bautar Ubangiji a tsaunin Lokoja, sun sace mutane da dama da daddare.
Muhammad Malumfashi
Samu kari