Muhammad Malumfashi
17190 articles published since 15 Yun 2016
17190 articles published since 15 Yun 2016
Mai dakin Tinubu, Matar Kashim Shettima, da Diyar Shugaban kasa da kuma Uwargidar gwamnan Kuros Riba sun fita taron siyasa domin Bola Tinubu ya lashe zabe.
A wata unguwa da ke jihar Ogun, ‘Yan Sanda sun samu labarin an shiga wani shago ana kokarin yi masu fashi. Da isa sai aka kama wasu mutane da bindigar roba.
An tono dalilin da ya sa Muhammadu Buhari ya sauke Shugaban NYSC. Bayan wata 6, sai aka ji an sauke Brig Gen MK Fadah wanda ya gaji Manjo Janar Ibrahim Shuaibu
An tara jirage a fadar Shugaban kasa, amma babu kudin gyara. Air Vice Marshal Abubakar Abdullahi yace idan kudi ba su fita, kamfanoni za su iya kunyata Najeriya
Za a fahimci zaben shugaban kasa da za ayi a 2023 zai iya zuwa da abubuwan mamaki. An fahimci idan kananan jam’iyyu suka dace, za su bata ruwa ba don su sha ba.
Za a ji ‘Dan takaran shugaban kasa ya bata lokaci wajen kawo takardun shiga kotu. Ganin dan takarar ya bata lokaci, lauyansa da na jam’iyya za su biya N20000.
Babachir David Lawal yace ba a maganar APC a wadanda za su iya cin zabe. Festus Keyamo yace abin ban dariya ne a fadin haka duba da karfin da suka yi a siyasa.
Kakakin Atiku Abubakar yana ganin za a iya hana Bola Tinubu shiga takarar Shugaban Kasa. Mai magana da yawun bakin PDP yace dalili shi ne zargin harkar kwaya.
Laftanan Janar Tukur Yusuf Buratai mai ritaya yana goyon bayan Bola Tinubu ya gaji mulki daga hannun Muhammadu Buhari saboda ayyukan da APC ta dauko su kammala.
Muhammad Malumfashi
Samu kari