Muhammad Malumfashi
17092 articles published since 15 Yun 2016
17092 articles published since 15 Yun 2016
Sai a jiya ne Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya ba Atiku Abubakar hakurin harin da aka kai masa a kamfe, amma ya fadawa ‘Yan adawa su cire rai da Borno.
Baffan Aminu Adamu wanda ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari a Twitter ya yi bayanin abin da ya auku, an ji da hannun Uwargidar shugaban kasa aka kama shi.
An shafe sama da shekaru 10 rabon da a karawa Likitoci albashi a Najeriya, a dalilin haka, likitoci 4000 sun shirya tafiya asibitocin ketare saboda su nemi kudi
Kasashen ECOWAS sun yi taro na musamman a babban birnin tarayya Abuja, Shugaba Muhammadu Buhari ne ya bude taron da jawabi, inda ya yi bayanin babban burinsa.
Ana zargin Jami'an tsaron SSS sun tasa keyar Aminu har fadar shugaban kasa, gaban Aisha Buhari inda suka rika jibgarsa, 'yan sanda sun ce sam babu ruwansu.
A watan Disamba, Bola Tinubu mai neman zama shugaban kasa a jam’iyyar APC zai dakatar da kamfe, zai tafi Amurka da Nahiyar Turai. Za a ji abin da zai kai shi.
A lokacin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka dage da kamfe, an ji Peter Obi ya samu goyon bayan wani babban jigo na jam’iyyar hamayya ta PDP a kasar waje
Mai dakin Tinubu, Matar Kashim Shettima, da Diyar Shugaban kasa da kuma Uwargidar gwamnan Kuros Riba sun fita taron siyasa domin Bola Tinubu ya lashe zabe.
A wata unguwa da ke jihar Ogun, ‘Yan Sanda sun samu labarin an shiga wani shago ana kokarin yi masu fashi. Da isa sai aka kama wasu mutane da bindigar roba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari