Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wasu mutane da suka shigar da kara a kasar Jamus dake a nahiyar turai sun sanar da samaun nasarar kama wani dan Najeriya mai suna Amaechi Fred O. mutumin da ake zargi da zama mamba daya daga cikin manyan mayakan Boko Haram da ke
Ko shakka babu hankulan mutane masu matukar kiyayya ga addinin islama sun yi matukar kaduwa tun bayan lokacin da daya daga cikin manyan shugabanninsu ya furta kalmar shahada tare da rungumar addinin a kasar Jamus. Mai karatu dai
Wani tsohuwa da ake kyautata zaton ya samu tabuwar hankali mai suna Joseph Adetunji yanzu yanka yana fuskantar tuhuma a gaban wata kotun majistare dake zamanta a garin Legas bisa laifin yi wa dan sa wanka da ruwan guba a fuska.
Kimanin watanni hudu kacal bayan mahukunta a kasar Saudiyya sun kashe wani dan Najeriya bisa laifin yin fataucin miyagun kwayoyi zuwa kasar su, yanzu ma kasar ta sake kashe wasu karin mutane biyu bisa irin laifin. Mun samu dai cew
Sakamakon hukunci guda ɗaya, Mai shari'a Sidi Bage ya tabbatar da cewa, hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa wato EFCC, ta na da cikakkun dalilai da hujjoji na tuhumar tsohon gwamnan, saboda haka duba da tanadi da kotun ta
Kasashen Afirka dai sun dade suna sayar da magunguna irin wadannan na soyayya, babu kuma abin da suke so irin ace su jarumai ne a gadon soyayya. Inda zaka ga masu motoci musamman a arewacin Najeriya, suma suna adin kalaman batsa
Dubun dan Boko haram ya cika, Dan ta’addan ya bayyana cewa ya shiga kungiyar ne a shekarar 2013 kuma ya bayyana cewa ya taka rawar gani wajen wasu manyan hare-hare da kungiyar ta kai kan al’umma Arewa maso gabas da Najeriya.
A wata sanarwar da sanadin kakakin fadar gwamnatin jihar, Abubakar Al-Sadique ya bayyana cewa, tuni gwamnan ya shirya matakai da tsare-tsaren kafa wannan sabuwar majalisar, inda zai naɗa sabbin kwamishinoni 20 domin ribatar gogayy
Wani matashi mai shekaru 17, Nuhu Bulu daga shashin Boloji, karamar hukumar Toro dake jihar Bauchi ya kashe mahaifinsa, Bulus Azi. Rundunar yan sandan jihar Bauchi ne suka gurfanar da yaron tare da wasu masu laifin a ranar Alhamis
Mudathir Ishaq
Samu kari